A misali, a Kano Sarkin Kano Yaji Dan Tsamiya wanda yayi mulki daga 1349 zuwa 1385 ne ya fara karbar addinin Musulunci a tarihin Kano. An ruwaito cewa Alhaji Muhammadu Kabir ya rubuta Al-ƙur'ani da hannunsa. A wannan makala, BBC ta yi duba kan manyan abubuwa biyar da Daura ta shahara da su, wadanda suka sa ta yi fice aka kuma san ta, ba a Najeriya kadai ba har da ma wasu sassan duniya baki daya. An haifi Alhaji Ahmadu Bello Sardaunan Sokoto, a ranar 12 ga watan yuni na 1910 a garin Rabbar na jihar Sokoto dake Arewacin Najeriya. Sai dai kafin nan bari na dan yi baya da mai karatu. TARIHIN HAUSA ATAKICE . A }asar Katsina bayan Fulani sun amshi }asa sai rikicin mulki ya rincabe tsakaninsu. Kuma ya hakaito bayanai da dama kan sana'ar. Sarakunan gargajiya sune aka fi sani a yankin Arewacin Najeriya. Majalisar Sarakunan Gargajiya ta Najeriya ta gudanar da taronta karo na shida, don tattauna batutuwan da suka shafi samun hadin kai da tsaron da ya tabarbare a kasar. Farfajiyar ƙ asar Hausa tana da nagartattun dauloli bakwai da suka mamaye duniyar adabin Bahaushe: Kano, Katsina, Gobir, Zazzau, Zamfara da Kabi [2] [1]. Babu wani littafin Hausa da ya tada ƙura kamar 'Yartsana ... Haka kuma, ƙ arancin masu bincike, da kasa daidaita akalar bincike, da ƙ in aminta a yi taron dangi ga abin da ake bincike cikas ne babba. wuraren a jihohin kano da katsina). . Mai son Yaki ne sosai domin ance a lokacin sa kusan kamar Sarakunan Yakinsa ke gudanar da Mulkin Kasar. December 17, 2021. Aikin wayewar Nok na Najeriya ya bunkasa ne tsakanin 1,500 BC zuwa AD 200. Usman Nagogo ɗa ne ga sarki Muhammad Dikko. Sunan mahaifiyarsa Hafsatu ko Hansatu a Hausance. Muddin kuna aiki a kowane dandamali na kafofin watsa labarun, ya zuwa yanzu, yakamata ku karanta, ko kuma wani ya raba labarin David Hundeyin da ke A kan David Hundeyin's Cornflakes of Jihad, na Abdulbasit Kassim - Abdulbasit, Cornflakes, David, Hundeyins, Jihad, kan, Kassim YI KOKARIN SANIN USULINKA DA TARIHINKU Da sunan Allah, Mai rahama Mai jin kan bayi Dukkan yabo da godiya su tabbata ga Allah (SWT), tsira da Amincin Allah su 'kara tabbata ga Fiyayyen Halitta Annabi Muhammad SAW, da Iyalan Gidansa da Sahabbansa gabaki d'ayansu. A zamanin sarkin Gombe na shida wato Umaru (1899-1922), an samu hauhawar kaurar mutane zuwa Gombe, ciki har da korarru da tubabbun sarakunan Arewa . A misali, a Kano Sarkin Kano Yaji Dan Tsamiya wanda yayi mulki daga 1349 zuwa 1385 ne ya fara karbar addinin Musulunci a tarihin Kano. A Zazzau, Amina ta yi wa rawuna da wanduna fintinkau. CNN ta ruwaito cewa daurin da aka yiwa wannan mutum na cikin aka yiwa dauri kan sharri mafi tsawo a tarihin Amurka.. Abinda ya faru aka daureshi a baya. Sarkin Fawa Muhammadu Mande Ɗ an Arba (1940 -1945) 3. Daga Sadiq Tukur Gwarzo. katsina da Borno sun zamo . Tarihin Sarkin Katsina Sir, Usman Nagoggo . Tarihin Sarkin Katsina Sir, Usman Nagoggo. Haka kuma sauran sarakunan Kasar Hausa suka karba a masarautu kamar Katsina, Daura, Gobir, Zazzau, da sauran su. . Ta bakin bayanin Shugaban "Maradi Institute for Social Sciences" IRSH, Malam Sani Habou Magagi, Idan mun ka ɗauki tarihi tun daga zamansu a Gabas ta tsakkiya, Gobirawa sun taso daga Baghdada. Sarki Aminu Ado …. CIKAKKEN TARIHIN SARAUNIYA AMINA TA BIRNINZAZZAU: MACE MAI KAMAR MAZA - KARANTA YANZU KAJI . A zamanin mulkin Kabir Usman ne, ƙasar Katsina ta sami Jihar kanta a shekara ta 1987, wanda a dalilin haka, garin Katsina da wurare da dama a Jihar, suka sami ci gaba. Jihadin Fulani wani yaki ne a tarihi da wanda a turance ake kira da Fulani Jihad Musulman Fulani suka kaddamar domin jaddada addinin Musulunci da kawar da zalunci a fadin kasar Hausa da sauran yankunan arewacin Nigeria, da kuma wasu yankunan kasar Niger, da Cameroon, karkashin jagorancin Shehu . Mahanga a nan shi ne, ka dubi bahaushe a cikin al'adarsa ta sa tufafi da cin abinci da bukin aure da suna ko zaman mutuwa. Wasu 'yan bindiga da ba a san ko su waye ba sun harbe wasu sarakunan gargajiya biyu a Njaba, jihar Imo a ranar Talata. Tarihin Garin Bindawa, ta Dan Bindi da Bindau Mai Abun Mamaki - Garin Malamai Da 'Yan Boko - Bindawa ta Dan Bindi Jihar ta kasance babbar birnin jahohin Arewacin Nigeria, kuma tana da cunkoson jama'a sosai, wanda adadin jama'an ya kai kusan kimanin mutane 6,006,562 a bisa ma'aunin kidaya ta Shekara ta dubu biyu da shida . Hadejia a yau. Sarkin Fawa Ummaru Tsoho (1935 - 1940) 2. Aminu A Dagash katsina on Damfarar miliyan 450: Tsakanin Ummi Zee-Zee, Lil Wayne da ni. Kakansa shi ne sarkin Musulmi Bello, wadda yana daya daga cikin wadanda suka kafa daular Sokoto, kuma dane ga . A ranar 16/2/2021 bayan dawowarsa daga wata tafiya ya shiga jirgi a Kaduna zuwa Abuja, bisa kaddara ya shiga tare da wasu 'yan kwarmato suka kira 'yan sanda suka shaida masu. Daga nan suka shiga cika aiki, suka rika kama mutanen Shehu suna azaftar da su, suna kwace musu dukiyoyi amma wannan bai hana Wannan yakin yana da matukar mahimmanci a tarihin kafuwar garin Gombe, kasancewar bayan yakin ne garin Gombe ya hau wata turba har zuwa yau. Haka nan kuma akwai wasu daga cikin wadannan sarakunan gargajiya na Arewa da suka yi […] Source : A Public Domain commons.m.wikimedia.org. Ya rasu a shekara ta 1882 a Karofi ta jihar Katsina yayin da zai tafi Sakkwato kai wa Sarkin Musulmi ziyara kamar yadda ya saba a kowace shekara. Abdulmumin Kabir Usman, shi ya gaji mahaifinsa a matsayin Sarki. Daga nan suka shiga cika aiki, suka rika kama mutanen Shehu suna azaftar da su, suna kwace musu dukiyoyi amma wannan bai hana Nakaranta tarihin garin hadejia kuma abun yakayatar dani sosai kasancewar ina alfahari da kakana daga hadejia yayo zuwa Tsafe tare da yarshi wadda haryau tananan raye. Karanta kuma Ƙasidatu Tarihin Sarakunan Kano (Waƙar Bagauda) . Tarihin Ganuwar Birnin Kano . A ranar 25 ga Afrilu, 1978, an harbi mutane hudu kuma mutum uku suka mutu. Alhaji Mahadi Shehu, dan kasuwa, mai kwarmato, dan Katsina mazaunin Kaduna da yake ta asakala da gwamnatin Katsina, yanzu haka yana cikin tsaka mai wuya. Abdulmumin Kabir Usman, shi ya gaji mahaifinsa a matsayin Sarki. To sai dai a 1999 Malam Umaru Musa 'Yar'Adua ya tsaya takakarar muƙamin gwamnan jihar ta Katsina kuma ya samu nasara a ƙarƙashin jam'iyar PDP, haka kuma ya sake nasara a zaɓen 2003. Sarkin Borno Mai Idris Alooma shahararren sarki ne wanda sunan sa bazai shafuba a tarihin sarakunan duniya ballantana wannan yanki na Arewa. Muhammadu Bello shi ne sarki na 48 a sarakunan Kano kuma na biyar a jerin sarakunan Fulani. Abdulmumin Kabir Usman, shi ya gaji mahaifinsa a matsayin Sarki. Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero, Yana Shirye shiryen Auren tsohuwar masoyiyar, wacce akafi sanida Hajiyayye dake unguwar Dorayi Cikin kwaryar Jihar kano. Tarihin Birnin Faskari ya soma daga shekara ta 1778. . 'yan kasuwa daga kano da katsina sune suke kawo gishiri inda ake basu bayi a matsayin fansar wannan gishiri da suka kawo. Cikin Sarakunan Hausa da ya aika ma wasiƙa Masarautar Katsina kaɗai ta fito ta kama mishi kamar yanda masana tarihin Hausa sun ka ruwaito. Alhaji Abdulmumini Kabir Usman shi ne sarki na arba'in a jerin sarakunan Katsina, sannan kuma sarki na goma a jerin sarakunan Fulani, kuma sarki na huɗu a zuriyar Sulluɓawa. Kamar yanda masanin Tarihin nan Bala Usman ya ce, kungiyar Fulani da suka zo Katsina, suna karkashin wani Bafillatanin da ake kira inti,wayanda sarakunan Katsina na wancan lokacin suka karbesu, su ka bashi gurin zama, kuma aka bashi shi inti din sarautar Sarkin Fulanin Dambo, Wanda fadarsa ke ingawa ta yanzu. A wannan yaki ne waba'i mai yawa ya auku, inda mabiyan Muhammadu Bello marasa adadi suka mutu. yi musu Sarakunan yaki. Sunan mahaifiyarsa Hafsatu ko Hansatu a Hausance. , kuma ta shida a cikin sarakunan haɓe ko Hausa waɗanda sukai mulki bayan Addinin Musulunci ya fara bayyana a ƙasar Zazzau. Amma kuma daga baya, Wake Ɗ anjataun ɗ aya daga cikin zuriyar Ƙ aura kuren Gumari, shi ne ya gina Birnin Kogo a shekarra 1848, a lokacin sarkin Katsina Muhammadu Bello. Anyi Sarakuna guda uku daga Sakkwato tsakanin Shekarar 1922 zuwa farko farkon 1990s. TARIHIN HAUSA DAGA HABASHA 2. Bayan Shehu ya koma Gudu, sai mutane suka dinga biyo shi, ganin haka sai Sarkin Gobir Yumfa ya yi kokarin hanawa, ya umarci Sarakunansa da kada su bar kowa ya yi kaura zuwa wurin Shehu. 2.4 Tarihin Garin Faskari To kamar yanda tarihi ya nuna, Wari da Ra ɗɗ a da Gido da Ɗ an'yabani su ne suka kafa birnin Kogo, tun cikin shekarra (1778). Of these Hausa versions the palace version is obviously the most valid.10 By contrast, the Azna versions are transmitted by the Sarakunan Tuesday, January 15, 2013. Suo ta ce 'yan uwanta, dangi da dattawa sun ga ta dace duk da akwai 'ya'ya maza a gidansu amma sarki . Faskari ta zama karamar hukuma a watan Mayun shekara ta 1989, bayan an cire ta daga karamar hukumar Funtua. sarkin Katsina Korau (1320-1353) shi ne ya fara karbar addinin musulunci, sai sarkin Kano Yaji (1349-1385) wanda Wangarawa suka zo a lokacinsa, suka shigar da shi addinin musulunci. Sarautar Sarkin Musulmi Da Gwagwarmayar Rikon Sarauta (2) Cigaba daga ranar Alhamis da ta gabata. Sarakunan da suka biyo bayan Barbari, sun ci gaba da farmakar Zamfara da katsina. Katsina, Gobir, Kano, Zaria 9also Biram and Rano —and its emphasis on these states, we may call the principal versions Hausa versions of the legend. Sunanshi Muhammad bahadeje kuma Dan gidan sarautar hadejia ne. Bala mu'azu on An sace wa jarumin 'Labari Na' mota, kwana 1 da sayen ta. Hujjojin dake nuna Asalin Hausawa Daga misira suke daga Littafin 'Gamsasshen Asalin Hausawa da Harshen su' wanda Comrade Zakariyya Abdurrahman Shu'aibu Kabo ya wallafa a shekarar 2013. Da yake Kasar hausa na cikin yamutsin yake-yake tun daga wajajen shekara ta 1200 har zuwa . A farkon shekara ta biyar da hawan sarautar sarkin Musulmi Muhammadu Bello yakai hari Kalabaina, ita kuwa kawa be ga Sarkin Gobir Aliyu. Babbar matsala duk ba ta fi saki zari kama tozon da . Cibiyar Faskari na nan a kudu-maso . A garin Gusau akwai sarakunan Fawa da suka ha ɗ a da: Sarakunan Fawa na Gusau . Katsina da Sokoto.Asalin hausawa maguzawa ne, a ƙarƙashin mulkin sarakunan Haɓe, wanda suke yin bori da tsbbace-tsubbace, zuwan Shehu Usman Ɗan Fodio ne yasa ya jadddada addinin ƙasar hausa, ta hanyar yaƙar maguzawa da sarakuannasu na haɓe a Gobir, Zazzau da wasu yankunan ƙasar hausa. Wasu yare masu alaƙa da kiristanci suna yaɗa mummunan labari akan Hausawa a intanet wanda ke nuni da ƙiyayya a filin Allah Ta'ala dangane da yaren Hausa da kuma Hausa/Fulani. Haka dai sarakunan suka rika musulunta suna karfafa Hakimai da Dagatai nasu a cikin . Sarkin na Kanon, ya ce […] . A zamanin mulkin Kabir Usman ne, ƙasar Katsina ta sami Jihar kanta a shekara ta 1987, wanda a dalilin haka, garin Katsina da wurare da dama a Jihar, suka sami ci gaba. ɓ e buzun karatun binciken tarihin asalinsu da harshensu tuni. Garin Wurma da ke karkashin Karamar Hukumar Kurfi a cikin Jihar Katsina, ya afka cikin tashin-hankalin da ko lokacin yake-yaken sarakunan daula bai samu kan sa a ciki ba. 'Yan uwa ya kamata mu farka wajen kare daraja da ƙimar yaren mu a idon duniya ta hanyar ƙaryata labari ko tarihin da suke badawa… Kuma tana karkashin Karamar Hukumar Mani. Haka kuma a ranankun 9/11/ da 12/12/2014 shirin ya kutsa kai har a cikin fadojin wasu sarakunan gargajiya (na Ha]eja da Gumel) inda ya kalato mana tarihin kafuwar masarautun da kuma al'adunsu. Kamar sauran Sarakunan Katsina, shi ma a Gidan Korau na Cikin Gida yake zaune. Matsalolin da suka yi wa binciken asalin Bahaushe tarna ƙ i sun ha ɗ a da; shigan sharo ba shanu da wasu masana fannoni ke yi wa karatun. Sarakunan Katsina da Kano duk sun rasa mulkinsu a shekara ta 1807. Tarihin shigowar Musulunci a Kasar Hausa A game da kasar Hausa, tar . Aminu A Dagash katsina on Damfarar miliyan 450: Tsakanin Ummi Zee-Zee, Lil Wayne da ni. Muhammadu Sanusi, ya firta hakan ne yayin wata ziyara da ya Kai fadar sarkin kazaure Alhaji Najib Hussaini Adamu. Military Career of Murtala Muhammed . A Gobir, Jangwarzo ya hana a ji wani gwarzo. Masarautar kano ma basu batta a baya domin sun rika kai mata farmaki kuma sun samu gagarumar nasara. Kamar sauran Sarakunan Katsina, shi ma a Gidan Korau na Cikin Gida yake zaune. Tarihin Kasar Zazzau. Arewa Times Hausa ta samu labarin cewa 'yan bindigar dauke da muggan makamai sun kai hari hedikwatar karamar hukumar Njaba inda sarakunan gargajiya ke taro kuma sun harbe biyu daga cikinsu. Matashiyar mai sharhin labaran wasanni, Suo Chapele, ta sanar da nadin sarautar gargajiya da aka yi mata a kasar Urhobo. AHMADU BELLO (SARDAUNA) 15/01/2013. wuraren a jihohin kano da katsina). Dama wad'anda suke bin tafarkinsu har abada. Har ila yau a cikin jerin sarakunan Zazzau gaba ɗaya ita ce ta 23. . Alhaji Abdulmumini Kabir Usman, mutum ne mai matuƙar son karatu, a saboda haka ya kasance mai ilimin addini da na zamani kamar mahaifinsa. Kamar yadda matashiyar ta sanar, ta karya tarihin sama da shekaru dari inda ba a baiwa diya mace gadon sarautar mahaifin ta. Bai dade yana sarauta ba domin wasu daga cikin danginsa suka yi masa makirci suka cire shi,amma kafin a bayyana masa cewa an cire shi sai aka iske ya mutu. Alhaji Mamman Shata Katsina ya na daga cikin mawakan Hausa masu mazugi. Wasu 'yan kasuwa ne, 'yan siyasa, har ma da tsoffin ma'aikata masu hidima. Fulani sun kama dukkanin wuraren da ba Fulani ke mulki ba ko kuma Fulanin da basu amshi tuta ba ko da kuwa sun yi karatu wajen Shehu Usmanu. A Kano, Bagauda ya kere kowa. . Damuwa tayi yawa a tsakanin al'umma saboda yawan Yan Fashi da sauran miyagun mutane. Shi kuma wani masanin tarihin afirka mai suna P.J.M. Tarihin Malam Ummaru Dallaje Da Jihadi A Katsina Malam Ummaran Dallaje shi ne Sarkin Katsina na farko Bafulatani wanda Wato ita Amina ɗin da kuma ƙanwarta mai suna Zariya. Shi Alhaji Muhammadu Kabir Usman mutum ne masanin Al-ƙur'ani da kuma ilimin zamani. Ance ko dai yayi mulki tsakanin shakara ta 1571-1603 ko 1580-1616, ko kuma wasu shekaru kusa da haka. A Zamfara, 'Yargoje ta . Haka kuma sauran sarakunan Kasar Hausa suka karba a masarautu kamar Katsina, Daura, Gobir, Zazzau, da sauran su. Bayan haka, ina mai… Daga -Shamsudden DanAsabe Zage Mai Martaba Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi na biyu, yace akwai dadaddiyar alaka tsakanin Al'ummar garin Kazaure da Al'ummar Kano yana mai cewa alkace Mai dogon tarihi. A Kano da Katsina akwai maguzawa har yanzu, a Dogondutsi da Maradi akwai Kiristoci. tursasa sarakunan Kano da katsina su rinka biyanta Haraji na bayi da goro domin su zauna lafiya. Garin MUDURU yayi iyaka da Kasar Durbi ta Kusheyi daga gabas, sannan yayi iyaka da Kasar Rimin guza daga Yamma, Haka Nan ya sake yin iyaka da Kasar Dubi ta Kusheyi daga kudu, sannan yayi iyaka da Kasar Dagacin Gafiya daga Arewa. Wannan makala ce da muka yi bayan da muka bukaci ku aiko da tambayoyinku game da Masarautar Maradi kuma BBC ta dauki lokaci domin samo amsar tambayoyinku daga wajen masana tarihin masarautar. A shekarar 2007 Umaru Musa . TARIHIN SARAUNIYA AMINA TA BIRNIN ZAZZAU: MACE MAI KAMAR MAZA.. . CIKAKKEN TARIHIN SARAUNIYA AMINA TA BIRNINZAZZAU: MACE MAI KAMAR MAZA - KARANTA YANZU KAJI . Sarki Usman Nagogo shi ne sarkin Katsina na Arba'in da Takwas a jerin sarakunan Katsina, sannan kuma sarki na tara a jerin sarakunan Fulani, kuma sarki na biyu a zuriyar Sulluɓawa. TARIHIN HAUSA DA HAUSAWA. Wasu kuma sunce ga dukkan alamu, sai da Amina tafi karfin sarakunan hausa dake mulkin garuruwan kano, Rano, katsina, Daura da Gobir kafin rasuwar ta. December 17, 2021. Tsakar daren Litinin har wayewar asubahin Talata ce wasu gaggan 'yan bindiga suka afka Wurma, garin da ake wa kirari da "Wurma ta Dandadi, kunu sai yada", suka yade . Usman Nagogo ɗa ne ga sarki Muhammad Dikko. A cikin wadannan, Tsangaya ne babban, kuma shi ya fi yin fice, sannan kirarin da ya yi wa Shata ma an fi sanin sa. Tarihin Zuwan Larabawa Kano A shekara ta 1453 miladiyya, a zamanin sarkin kano Yakubu dan Abdullahi Barja, sarkin kano na goma sha shidda a mulkin kanawa, wadansu larabawa mutanen kasar Gadamus masu fatauci suka zo daga Tarabulus (Libya), suka sauka a kano. lCzeVW, fjN, jxer, rGnqb, wGJ, ZafVm, Ovz, UVR, HjDCA, tbqTd, dOIYa, HRI, VwZVkr, ZSB,
Related
Ghana Condensed Milk Toffee Recipe, Macmillan Phrasal Verbs Plus Pdf, Crystal Palace Fanzone, Vetements Limited Edition Hoodie, Css Border Shorthand 4 Sides, What Is The Correct Order Of Organization, Ghost Justin Bieber Piano Sheet Music Easy, Examples Of Subject Pronouns In Sentences, ,Sitemap